Skip to main content

Posts

Arewa Youth Mobilization Initiative Nigeria ​AYMi NiG​

  Takardar daga taron bauchi         Assalamu alaikum...    Wannan kungiya mai suna a sama na sanadar dukkanin daukacin ya'yanta musaman masu shirin halartar National Congress wanda kungiyar tayi niyyar gabatarwa a garin a ranar asabar 7/July/2018...   Daga taron ya taso ne bisaga wani tseko na shire shire da ba'akara sa ba...   Daga taron ba yana nufin fasa taron ba ...    Za'agatar da taron a ranakun 27 da 28 a cikin wannan watan na July insha Allahu...     Zamu bukaci jihar bauchi ta kara shire shiren ta akan wanda tayi daga yau zuwa 14 ga watan July domin sanar da al umma domin sauran mahalarta taron su cigaba da shiri tare da samun natsuwa da gamsuwa mai kyau ( Program of events ) na dukkanin ranakun...     Uwar kungiya ta kasa tana bayar da hakuri na daga taron wanda hakan bazaiyi ma wasu dadi ba wannan kada yasa suyi kasa a gwiwa akan tafiyar zata kasance a ranar da aka sata... Sanarwa...........

SHEKARU UKKU CIF-CIF DA DAWOWAR MULKIN NAJERIYA A HANNUN JAM'IYYAR APC MAI ALAMAR TSINTSIYA!

Daga; Nura Muhammad Mai Apple, Gusau Jam'iyyar Apc Mai Alamar tsintsiya Tasamu 'dare madafun Ikon Najeriya a Shekaru Ukku da sunka gabata, wani yunkuri na son Kawo sauyi Mai ma'ana ga Al'ummar Kasa. Jam'iyyun Siyasa Ukku ne sunkayi hadin gwiwa wajan hambarar da mulkin PDP Jam'iyyun dai sune ANPP CPC ACN Wanda a Nata ganin Jam'iyyar Apc  Tana kallon munkin PDP Mai Cike Da Zalunci da Danniya. Inda APC Ta lashi takobin Kwace mulkin a hannun Jam'iyyar PDP Mai Alamar Lema, kuma a karshe wannan yunkuri ya samu gagarumar Nasara. Shin Yaya kuke Kallon Kamun Ludayin Jam'iyyar  APC Shekaru Ukku zuwa yau? Shin Ko kwalliya Ta Fara biyan kudin Sabulu Kuwa? Wane Ci gaba zamu iya cewa Mulkin APC ya Samar? Kuma Wane koma baya za'a iya cewa Ansamu a cikin mulkin Jam'iyyar APC kawowa yau, matakin Kasa Dama Jihohi?

ANALYST FOUNDATION Page facebook Yi sauri kayi like yanzu Domin cin Gajiyar wannan gagarumin shirin Na Musamman Wanda Wannan Kungiyar Ta shirya Albarkacin falalar watan azumin Ramadan. Wannan wani gagarumin cigaba ne ga Tafiyar Hon Anas Hamisu Lawal (Jarumin Gusau) muna matukar bukatar garzayawarku domin cin wannan Gajiyar, Kyaututuka masu kayatarwa an Samar ne domin ku masoyan Hon Anas Hamisu Lawal (Jarumin Gusau) Don anfanarku, Muna jiranku a cikin wannan Dandalin, Fatan Alkhairi, JARUMIN GUSAU ALKHAIRI NE 2019 RAMADAN MUKARRAM

Daga; Nura Mai Apple Page facebook Yi sauri kayi like yanzu Domin cin Gajiyar wannan gagarumin shirin Na Musamman Wanda Wannan Kungiyar Ta shirya Albarkacin falalar watan azumin Ramadan. Wannan wani gagarumin cigaba  ne ga Tafiyar Hon Anas Hamisu Lawal (Jarumin Gusau) muna matukar bukatar garzayawarku domin cin wannan Gajiyar, Kyaututuka masu kayatarwa an Samar ne domin ku masoyan Hon Anas Hamisu Lawal (Jarumin Gusau) Don anfanarku, Muna jiranku a cikin wannan Dandalin, Fatan Alkhairi, JARUMIN GUSAU ALKHAIRI NE 2019 RAMADAN MUKARRAM Daga Nura Mai Apple Page facebook Yi sauri kayi like yanzu Domin cin Gajiyar wannan gagarumin shirin Na Musamman Wanda Wannan Kungiyar Ta shirya Albarkacin falalar watan azumin Ramadan. Wannan wani gagarumin cigaba  ne ga Tafiyar Hon Anas Hamisu Lawal (Jarumin Gusau) muna matukar bukatar garzayawarku domin cin wannan Gajiyar, Kyaututuka masu kayatarwa an Samar ne domin ku masoyan Hon Anas Hamisu Lawal (Jarumin Gusau) Don ...

MEYASA LIKITOCIN NAjERIYA SUKE GUDUWA ZUWA BURTANIYYA?

Daga; Nura Muhammad Mai Apple, Gusau Ana fama da karancin kwararrun likitoci a Najeriya Adadin likitocin Najeriya da ke rijistar aiki a Birtaniya ya rubanya cikin shekarar da ta gabata, in ji wani rahoto da kungiyar binciken kwakwaf ta Africa Check ta yi. Kimanin likitocin Najeriya 12 ne ke rattaba hannu kan yarjejeniyar aiki a Ingila a ko wane mako, in ji binciken. Yawan likitocin da suka yi karatu a Najeriya kuma suna son aiki a Birtaniya ya karu da kashi 10 cikin 100 cikin shekarar da ta gabata. Wannan ya rubanya adadin likitocin da ke son yin hakan a shekarar da ta gabata. Cikin shekara biyar kafin shekarar 2016, kimanin likitocin Najeriya 200 ne ke rijistar aiki da hukumar kula da aikin kiwon lafiya ta Birtaniya a kowace shekara. Amma a bara adadin likitocin Najeriyar da suka yi rijistar aiki a Birtaniyar ya kai 439. ‘Yan Najeriya kamar wanda ke kwance a wannan hoton na fita kasashen waje irin su Indiya saboda rashin ingantaccen tsarin kiwon lafiya a k...

An kai harin bam a kasuwar garin Mubi dake jihar Adawama a arewa maso gabashin Najeriya.

Abin fashewa na farkon dai ya tashi ne a kusa da wani masallaci da ke layin ‘yan gwanjo a kasuwa garin da misalin karfe sha biyu da rabi. Jim kadan kuma sai daya abin fashewar ya tashi a kusa da inda na farkon ya tashi. Wani wanda ya shaida lamarin ya ce yayin da mutane suke tserewa daga kasuwar, sun ga jami’an tsaro suna tafiya wurin. Ya kara da cewa an yi ta kwashe wadanda lamarin ya rutsa da su a cikin keke Napep. Sai dai kuma kawo yanzu babu tabbatcin iya wadanda suka rasa rayukansu da kuma wadanda suka jikkata a harin. Babu wata kungiyar da ta dau alhakin kai wannan harin, amma kungiyar Boko Haram takan kai hare-haren kunar bakin wake a arewa maso gabashin Najeriya.

GODIYA TA MUSAMMAN GA MASARAUTAR GUSAU A KAN AMINCEWA DA BADA SARAUTAR JARUMIN GUSAU GA ANAS HAMISU ANALYS!

Daga; Nura Muhammad Mai Apples Gusau ------------------------------¥----------------------------- Hakika muna mika godiyar mu Ga Allah Madaukakin Sarki Mai kowa mai Komai Wanda Cikin ikonsa ya Nufa Anka Baiwa Mai Gidanmu Sarautar (JARUMIN GUSAU) Gaskiya babu ko Kokontu wannan Sarautar ta dace da shi, kuma ta cencenceshi, kasancewarsa Mutum mai Biyayya haziki kuma gwazo. Hon, Anas Hamisu Analyst Jarumin Gusau. muna matukar murna da alfahari da wannan Sarautar ta JARUMIN GUSAU da anka  baiwa Wannan bawan Allah, Anas Hamisu Analyst JARUMIN GUSAU ya kasance abin ko'i ga Al'umma Wajan bada gudun muwa ta kowane fanni domin ci gaban al'ummar Gusau da kewayenta, yunkurinsa wajan bada tallafi ga matasa da kyakkyawar manufofinsa na Alkhairi.  Mai Alfarma Sarkin katsinan Gusau Dr. Ibrahim Bello Sardaunan konaka, muna Addu'ar Allah ya dafa  maka ga duk kanin al'amurranka kuma ya baka nasara akan mulkin ka ya daukaka Masarautar Gusau da masu son ci gabanta, A gefe...

BABBAN TARON KUNGIYAR MURYAR TALAKA TA KASA RESHEN JIHAR ZAMFARA KARO NA UKKU YA 'KAYATAR!

Daga; Nura Muhammad Mai Apple, Gusau  Kasancewar kungiyar muryar talaka ta Kasa reshen jihar Zamfara kusan itace uwa mabada mama ga takwarorinta na wasu jihohin kasar nan, jiya Lahadi 15/04/2018 Tayi babban taronta Wanda ta Saba Duk shekara Wanda Wannan Karon shine karo  na ukku, a cikin jerin kwanon shiraruwanta Wanda ta Saba Yi, Hakika Wannan Karon kusan zamu iya cewa ya samu Gagarumin nasara. Irin yadda mun kaga shirin ya samu tsari mai kyau, ta hanyar yadda Anka rarraba membobin kungiyar kowane da nashi aiki, mutane da dama sun sauki darasi a cikin bayanan manyan Malamai, kamarsu Dr, Murtala Kaura, da Prof, Jibiya, ko shakka babu irin yadda sunka gabatar da bayanai wajan Abin sai dai Sam Barka. Hakika 'YA'yan kungiyar muryar talaka reshen jihar Zamfara sun Nuna dattako matuka ainun, irin yadda sunka bada hadin Kai, ankayi Wannan babban Taron lafiya kuma munka kammala lafiya, Duk da wasu daga ciki, sunsu su bata tsarin ta hanyar yin kutse GA ayukan da ba...