Skip to main content

MEYASA LIKITOCIN NAjERIYA SUKE GUDUWA ZUWA BURTANIYYA?





Daga; Nura Muhammad Mai Apple, Gusau

Ana fama da karancin kwararrun likitoci a Najeriya

Adadin likitocin Najeriya da ke rijistar aiki a Birtaniya ya rubanya cikin shekarar da ta gabata, in ji wani rahoto da kungiyar binciken kwakwaf ta Africa Check ta yi.

Kimanin likitocin Najeriya 12 ne ke rattaba hannu kan yarjejeniyar aiki a Ingila a ko wane mako, in ji binciken.

Yawan likitocin da suka yi karatu a Najeriya kuma suna son aiki a Birtaniya ya karu da kashi 10 cikin 100 cikin shekarar da ta gabata.

Wannan ya rubanya adadin likitocin da ke son yin hakan a shekarar da ta gabata.



Cikin shekara biyar kafin shekarar 2016, kimanin likitocin Najeriya 200 ne ke rijistar aiki da hukumar kula da aikin kiwon lafiya ta Birtaniya a kowace shekara.

Amma a bara adadin likitocin Najeriyar da suka yi rijistar aiki a Birtaniyar ya kai 439.


‘Yan Najeriya kamar wanda ke kwance a wannan hoton na fita kasashen waje irin su Indiya saboda rashin ingantaccen tsarin kiwon lafiya a kasar

Babu tabbacin abin da ya sa yawan likitocin da ke son aiki a Birtaniya ya karu sosai cikin kankanin lokaci.

Najeriya dai tana fama da karancin ma’aikatan kiwon lafiya inda majinyata ke yiwa likitoci yawa a asibitocin gwamnati.

Likitocin dai na korafiun rashin kayan aiki da kuma kulawa mai kyau, kuma wasu na ganin hakan na daga dalilan da suka sa wsu ke bguduwa daga kasar.

TAHOTO DAGA NURA MUHAMMAD MAI APPLE GUSAU

Comments

Popular posts from this blog

Babban burinmu a wannan shekara ta 2020

Masana sun ce daga cikin abubuwan da suka sa dan Adam yin galaba a kan sauran halittu shi ne yadda yake iya hada kai. Don mutum shi kadai ba zai iya gwada karfi da zaki ko giwa ba. Amma idan ya hada karfi da sauran ‘yan uwansa babu kalubalen da ba za su iya tinkara ba. Hadin kai kuma ba ya tabbata sai da yarda, kuma yarda sai da mu’amala. Masu hikimar magana sun ce, Allah Ya halicce mu da kunne biyu, ido biyu amma sai ya yi mu da baki daya domin mu kalla, mu kuma saurara fiye da yadda muke magana.  Amma sai ya kasance cewa mun fi son yin magana fiye da saurare. Sau da yawa idan muna tattaunawa da wadansu ba ma mayar da hankali kan abin da ake fadi. Kawai jira muke mutum ya kai aya - idan ba mu katse shi ba kenan, domin mu fadi namu ra’ayin. Ga shi kuma ba mu son jin ra’ayoyin da suka sha bamban da namu. To ina za a samu fahimtar juna har a yi aiki tare?  Babu wanda rayuwarsa iri ɗaya da ta wani, kowa da irin  jarabawar shi,  kowa kuma da irin ta shi f...

LABOUR ROOM GLOBAL INITIATIVES .... PRESS RELEASE ...

Good day Ladies and Gentlemen of the media.                       In the past few days, we were surprised to learn that few among our Foundation members posted online their official statement of resignation from Labour room cabinet. Despite mixed feelings, Let us start by stating the following: 1. We hereby acknowledge your  contributions to the dynamics of the Labour room. Though, letters were served to each and every appointment/portfolio. Its expected that you write to Labour room Leadership about your intentions rather than addressing it to the general public, but nonetheless, its all for good. 2. The leadership of the labour room global initiatives remain focused, as all those that resigned constitute less than 3% of the entire cabinet. 3. We remain committed to d service to humanity 4. Those outsiders that are not acquainted with the processes of the labour room and genesis of the matter should always endeav...

Pakistani Campaigner for the ‘Disappeared’ Himself Goes Missing Four Activists Feared Forcibly Disappeared in Sindh Province

Pakistani Campaigner for the ‘Disappeared’ Himself Goes Missing Four Activists Feared Forcibly Disappeared in Sindh Province Saroop Ijaz It was only last month when Punhal Sario marched from the Pakistani cities of Hyderabad to Karachi to demand the return of fellow activists who had gone “missing,” a Pakistani euphemism for those forcibly disappeared by the state authorities. Now, Sario himself is feared missing . Witnesses say that Sario, a 58-year-old human rights activist and head of the Voice for Missing Persons of Sindh, was abducted from Hyderabad by security forces on August 3. Four days later, men in plainclothes accompanied by police officials abducted three other people – Partab Shivani, a teacher and activist; Naseer Kumbhar, a writer; and Mohammad Umer, a political party worker – from the Tharparkar district of Sindh province. Pakistani authorities deny any involvement, but have produced no information on the men’s whereabouts. In a further show of intimidation of cri...