Skip to main content

Jamiyya Mai Mulki Ta Kasar Zimbabwe Ta Sallami Shugaba Robert Mugabe







ZIMBABWE ARMY TAKES CONTROL OF GOVERNMENT — Zimbabwean President Robert Mugabe (C) makes his first public appearance four days after the Zimbabwe National Army (ZNA) took over control of government in Harare, Zimbabwe, 17 November 2017.

Jamiyya mai mulkin kasar Zimbabwe ta sallami shugaba Robert Mugabe daga shugabancin jamiyyar kana ta bukace shi da yayi murabus daga shugabancin kasar

Shugabanin jamiyyar ZANU-PF na shugaba Robert Mugabe yau sun sallami Mugaben a matsayin shugaban jamiyyar kana sun nada tsohon mataimakin shugaban kasar Emerson Mnangagwa a matsayin sabon shugaban jamiyyar, idan dai ba a manta ba a cikin satin data gabata ne Mugabe ya kori mataimakin nasa wato Emerson.

Haka kuma shugabannin jamiyyar sun kori matar Mugabe Grace a matsayin shugaban Mata na jamiyyar, harma daga cikin jamiyyar gaba daya.

Yanzu dai idan Mugabe bai sauka daga kan shugaban cinkasar ba domin kashin kansa ba to abu na biyu da ka iya biyo bayya shine majilisar dokoin kasar ta tsige shi.

Mai tsawatarwa na majilisar dokokin kasar Innocent Gonese shine ya shaida wa kanfanin dillacin labarai na Reuters haka.

Kuma yanzu haka shugabannin jamiyyar MDC-T, dana ZANU-PF suna tattaunawa domin hada kaia majilisar.

Gonese yace muddin shugaba Mugabe bai sauka ba daga yau zuwa ranar talata to ba makawa abinda zai biyo baya shine tsigewa.

Har a zuwa jiya dubban matasa ne suka cika titunan birnin Zimbabwe wato Harare,domin gudanar da zanga-zangar kiran Mugabe ya sauka.

Comments

Popular posts from this blog

Babban burinmu a wannan shekara ta 2020

Masana sun ce daga cikin abubuwan da suka sa dan Adam yin galaba a kan sauran halittu shi ne yadda yake iya hada kai. Don mutum shi kadai ba zai iya gwada karfi da zaki ko giwa ba. Amma idan ya hada karfi da sauran ‘yan uwansa babu kalubalen da ba za su iya tinkara ba. Hadin kai kuma ba ya tabbata sai da yarda, kuma yarda sai da mu’amala. Masu hikimar magana sun ce, Allah Ya halicce mu da kunne biyu, ido biyu amma sai ya yi mu da baki daya domin mu kalla, mu kuma saurara fiye da yadda muke magana.  Amma sai ya kasance cewa mun fi son yin magana fiye da saurare. Sau da yawa idan muna tattaunawa da wadansu ba ma mayar da hankali kan abin da ake fadi. Kawai jira muke mutum ya kai aya - idan ba mu katse shi ba kenan, domin mu fadi namu ra’ayin. Ga shi kuma ba mu son jin ra’ayoyin da suka sha bamban da namu. To ina za a samu fahimtar juna har a yi aiki tare?  Babu wanda rayuwarsa iri ɗaya da ta wani, kowa da irin  jarabawar shi,  kowa kuma da irin ta shi f...

Pakistani Campaigner for the ‘Disappeared’ Himself Goes Missing Four Activists Feared Forcibly Disappeared in Sindh Province

Pakistani Campaigner for the ‘Disappeared’ Himself Goes Missing Four Activists Feared Forcibly Disappeared in Sindh Province Saroop Ijaz It was only last month when Punhal Sario marched from the Pakistani cities of Hyderabad to Karachi to demand the return of fellow activists who had gone “missing,” a Pakistani euphemism for those forcibly disappeared by the state authorities. Now, Sario himself is feared missing . Witnesses say that Sario, a 58-year-old human rights activist and head of the Voice for Missing Persons of Sindh, was abducted from Hyderabad by security forces on August 3. Four days later, men in plainclothes accompanied by police officials abducted three other people – Partab Shivani, a teacher and activist; Naseer Kumbhar, a writer; and Mohammad Umer, a political party worker – from the Tharparkar district of Sindh province. Pakistani authorities deny any involvement, but have produced no information on the men’s whereabouts. In a further show of intimidation of cri...

Coronavirus; Me kuke so ku sani kan matakan kariya daga cutar Covid19

Wadan ne abubuwa ne kuke so ku sani, sannan wadanne matakan kariya kuke so ku sani kan wannan cuta  Ya  gwamnatin Najeriya ta hana mutane baki shiga da fita a kasar nan sannan gwamnati ta fara gudanar da bincike domin gano ko akwai mutanen da suka kamu da cutar a dalilin yin mu’amula da dan kasar Italy a jihohin Legas da Ondo. Daga nan hukumar hana yaduwar cututtuka ta yi kira ga mutane da su kiyaye hanyoyin samun kariya daga kamuwa da cutar da hukumar ta bada. HANYOYIN SAMUN KARIYA DAGA CUTAR: 1. Yawaita wanke hannu da ruwa da sabullu ko kuma da man tsaftace hannu ‘Hand Sanitizer’ idan babu ruwa. 2. A rika tsaftace muhalli. 3. Idan za a yi tari ko kuma atishawa a yi amfani da tsumma domin kare baki da hanci. 4. A guji yawan kusantan mai fama da mura ko kuma alamomin cutar. 5. Wurarren aiki su tabbatar sun ajiye ruwa da sabullu domin ma’aikata su rika wannke hannu ko kuma a ajiye man tsaftace hannu. 6. A guji shan magani ba tare da izinin likita ba. ...