Skip to main content

MATASAN ZAMFARA SUNA CIKIN WANI MAWOYACIN HALI!

MATASAN ZAMFARA SUNA CIKIN WANI MAWOYACIN HALI!

Daga; Nura mai Apple Gusau

Duk da Kasancewar Zamfara jiha ce mai Albarka kuma mai matukar tarihi. Kuma mai kima ga idanun duniya,  amma yanzu jihar Zamfara Ta zama wani bagire ko ince wana mashahurin waje na zaman banza ga matasa.  Duk da cewa gwamnatin mai girma Gwamnan jihar Zamfara wato.  (Hon,   Abdul'aziz Yari Abubakar Shattiman Zamfara)  yana iya kokarinsa kamar yadda Ake fada,  

Wannan nema dalilin da yasa yanzu inhar ankare Sallar magriba baka isa kayi yawo da babban waya a hunnunka ba. Inko kace bahaka ba yanzu ne jikinka yana gayama bayan an karbe ma waya kuma abika da sara da duka,

Ko shakka babu har zuwa yanzu haka ake cigaba da zama a wannan gari na Gusau babban birnin jihar Zamfara.  Abin tambaya anan shine shin menene yajanyo wannan al'amarin?  Zaman banza wanda shine Silar aikata wannan mummunar sana'ar.

Ana kuma cikin wannan halin sai ga Kungiyar kwadago. Ta shiga yajin aiki. Wanda shima wani babban barazana ce ga wannan gwamnati,

Muna Kira da babbar murya zuwa ga gwamnatin jihar Zamfara  da tadubi wannan matsalar da idon basira kuma ta zauna tayi karatun tanatsu domin zakulu wasu muhimman abubuwa da matasa zasu dogara da kansu.

Saboda matasa sune kaso mafi yawa daga cikin Waɗanda sunka bada tasu gudun muwa har anka kafa wannan gwamnati. Amma yanzu sun zama saniyar ware.  Domin kuwa anayi badasu ba, kuma bayan kunsan lokaci bakone. zuwa yakeyi kuma yawoce.  zuwa lokacin da Zaku dawo neman gudunmawarsu da wane ido Zaku kallesu?

Muna rokon Allah madaukakin sarki da ya bada ikon jin wannan kiran da kunnuwan basira kuma asamu gyara shine abun Alfaharin mu.  Gyara kayanka bazai taba zama dai-dai da sauke maraba ba.

Daga Nura Mai Apple Gusau.  Dan Kungiyar muryar talaka ta kasa reshen jihar Zamfara 08133376020____07086688853

Comments

Popular posts from this blog

Babban burinmu a wannan shekara ta 2020

Masana sun ce daga cikin abubuwan da suka sa dan Adam yin galaba a kan sauran halittu shi ne yadda yake iya hada kai. Don mutum shi kadai ba zai iya gwada karfi da zaki ko giwa ba. Amma idan ya hada karfi da sauran ‘yan uwansa babu kalubalen da ba za su iya tinkara ba. Hadin kai kuma ba ya tabbata sai da yarda, kuma yarda sai da mu’amala. Masu hikimar magana sun ce, Allah Ya halicce mu da kunne biyu, ido biyu amma sai ya yi mu da baki daya domin mu kalla, mu kuma saurara fiye da yadda muke magana.  Amma sai ya kasance cewa mun fi son yin magana fiye da saurare. Sau da yawa idan muna tattaunawa da wadansu ba ma mayar da hankali kan abin da ake fadi. Kawai jira muke mutum ya kai aya - idan ba mu katse shi ba kenan, domin mu fadi namu ra’ayin. Ga shi kuma ba mu son jin ra’ayoyin da suka sha bamban da namu. To ina za a samu fahimtar juna har a yi aiki tare?  Babu wanda rayuwarsa iri ɗaya da ta wani, kowa da irin  jarabawar shi,  kowa kuma da irin ta shi f...

Coronavirus; Me kuke so ku sani kan matakan kariya daga cutar Covid19

Wadan ne abubuwa ne kuke so ku sani, sannan wadanne matakan kariya kuke so ku sani kan wannan cuta  Ya  gwamnatin Najeriya ta hana mutane baki shiga da fita a kasar nan sannan gwamnati ta fara gudanar da bincike domin gano ko akwai mutanen da suka kamu da cutar a dalilin yin mu’amula da dan kasar Italy a jihohin Legas da Ondo. Daga nan hukumar hana yaduwar cututtuka ta yi kira ga mutane da su kiyaye hanyoyin samun kariya daga kamuwa da cutar da hukumar ta bada. HANYOYIN SAMUN KARIYA DAGA CUTAR: 1. Yawaita wanke hannu da ruwa da sabullu ko kuma da man tsaftace hannu ‘Hand Sanitizer’ idan babu ruwa. 2. A rika tsaftace muhalli. 3. Idan za a yi tari ko kuma atishawa a yi amfani da tsumma domin kare baki da hanci. 4. A guji yawan kusantan mai fama da mura ko kuma alamomin cutar. 5. Wurarren aiki su tabbatar sun ajiye ruwa da sabullu domin ma’aikata su rika wannke hannu ko kuma a ajiye man tsaftace hannu. 6. A guji shan magani ba tare da izinin likita ba. ...

Pakistani Campaigner for the ‘Disappeared’ Himself Goes Missing Four Activists Feared Forcibly Disappeared in Sindh Province

Pakistani Campaigner for the ‘Disappeared’ Himself Goes Missing Four Activists Feared Forcibly Disappeared in Sindh Province Saroop Ijaz It was only last month when Punhal Sario marched from the Pakistani cities of Hyderabad to Karachi to demand the return of fellow activists who had gone “missing,” a Pakistani euphemism for those forcibly disappeared by the state authorities. Now, Sario himself is feared missing . Witnesses say that Sario, a 58-year-old human rights activist and head of the Voice for Missing Persons of Sindh, was abducted from Hyderabad by security forces on August 3. Four days later, men in plainclothes accompanied by police officials abducted three other people – Partab Shivani, a teacher and activist; Naseer Kumbhar, a writer; and Mohammad Umer, a political party worker – from the Tharparkar district of Sindh province. Pakistani authorities deny any involvement, but have produced no information on the men’s whereabouts. In a further show of intimidation of cri...