Skip to main content

RA'AYIN NURA MAI APPLE A KAN KORAR MALAMAI DA GWAMNAN JIHAR KADUNA, MALAM NASIR YAR RUFA'I YAKE SHIRIN YI!




Assalamu Alaikum.

Barka da wannan lokaci mai Albarka da fatan mai karatu yana Cikin koshin lafiya,

Ko shakka babu, yunkurin da gwamnan jihar Kaduna yake shirin yi,  na korar wasu daga cikin masu Aikin malanta har kusan Dubu Ashirin da biyu(22,000)wani babban abin koma baya ne,  kuma da tir da Allah waddai ne.


Shin meyasa gwamna Malam Nasir Yar Rufa'i.  Wannan aika-aikar.  Domin kuwa inada  matukar yakinin cewa a cikin wadan nan bayin Allah akwai masu mata sama daya, haka akwai masu 'ya 'ya samu da daya.  To ashe kuwa inhar haka ne!   Suna da wadanda suke ci a karkashin su, adadin lunkin balunka,  shin baya tunanen  iyalan  wadan nan bayin Allah zasu iya shiga cikin wani mawuyacin hali.

Shawarar Nura mai Apple  a nan shine!


Babbar shawara ta nan shine, duk Wanda ankace bai iya abu ba,  to meyake bukata`` babban abunda yake bukata a nan shine a jajirce wajin koyamasa abin har ya'iya kuma yasan me ake nufi da abun,  kuma ya fahimce shi,


Shin koko  Gwamnan Jihar Kaduna malam Nasir.  Ya samama su wadannan bayin Allah wani aikin yi ne?


Idon kuma mai girma gwamnan jihar kaduna malam nasiru yar Rufa'i,  ya samama su wadannan bayin Allah aiki yi,  to yana da damar korar su.  Domin maye gurabun su da wasu, wadanda sunka samu huron koyarwar na musamman.  Su kuma  wadanda ake shirin kora to wajibi ne ga mai girma Gwamna da yasa mamusu wani aiki na daban.  Ina ganin kamar haka shine mafita kuma shine zaman lafiya da kwanciyar hankali.


Daga : Nura Muhammad Mai Apple Gusau.  Dan Kungiyar muryar talaka ta kasa. -----08133376020--

Nuramuhammad3337@gmail.com

Comments

Popular posts from this blog

Babban burinmu a wannan shekara ta 2020

Masana sun ce daga cikin abubuwan da suka sa dan Adam yin galaba a kan sauran halittu shi ne yadda yake iya hada kai. Don mutum shi kadai ba zai iya gwada karfi da zaki ko giwa ba. Amma idan ya hada karfi da sauran ‘yan uwansa babu kalubalen da ba za su iya tinkara ba. Hadin kai kuma ba ya tabbata sai da yarda, kuma yarda sai da mu’amala. Masu hikimar magana sun ce, Allah Ya halicce mu da kunne biyu, ido biyu amma sai ya yi mu da baki daya domin mu kalla, mu kuma saurara fiye da yadda muke magana.  Amma sai ya kasance cewa mun fi son yin magana fiye da saurare. Sau da yawa idan muna tattaunawa da wadansu ba ma mayar da hankali kan abin da ake fadi. Kawai jira muke mutum ya kai aya - idan ba mu katse shi ba kenan, domin mu fadi namu ra’ayin. Ga shi kuma ba mu son jin ra’ayoyin da suka sha bamban da namu. To ina za a samu fahimtar juna har a yi aiki tare?  Babu wanda rayuwarsa iri ɗaya da ta wani, kowa da irin  jarabawar shi,  kowa kuma da irin ta shi f...

LABOUR ROOM GLOBAL INITIATIVES .... PRESS RELEASE ...

Good day Ladies and Gentlemen of the media.                       In the past few days, we were surprised to learn that few among our Foundation members posted online their official statement of resignation from Labour room cabinet. Despite mixed feelings, Let us start by stating the following: 1. We hereby acknowledge your  contributions to the dynamics of the Labour room. Though, letters were served to each and every appointment/portfolio. Its expected that you write to Labour room Leadership about your intentions rather than addressing it to the general public, but nonetheless, its all for good. 2. The leadership of the labour room global initiatives remain focused, as all those that resigned constitute less than 3% of the entire cabinet. 3. We remain committed to d service to humanity 4. Those outsiders that are not acquainted with the processes of the labour room and genesis of the matter should always endeav...

Pakistani Campaigner for the ‘Disappeared’ Himself Goes Missing Four Activists Feared Forcibly Disappeared in Sindh Province

Pakistani Campaigner for the ‘Disappeared’ Himself Goes Missing Four Activists Feared Forcibly Disappeared in Sindh Province Saroop Ijaz It was only last month when Punhal Sario marched from the Pakistani cities of Hyderabad to Karachi to demand the return of fellow activists who had gone “missing,” a Pakistani euphemism for those forcibly disappeared by the state authorities. Now, Sario himself is feared missing . Witnesses say that Sario, a 58-year-old human rights activist and head of the Voice for Missing Persons of Sindh, was abducted from Hyderabad by security forces on August 3. Four days later, men in plainclothes accompanied by police officials abducted three other people – Partab Shivani, a teacher and activist; Naseer Kumbhar, a writer; and Mohammad Umer, a political party worker – from the Tharparkar district of Sindh province. Pakistani authorities deny any involvement, but have produced no information on the men’s whereabouts. In a further show of intimidation of cri...