Skip to main content

Gwamnatin Tarayya Bata Amince Da Saurin Binne ‘Yan Najeriya 26 Da Suka Mutu A Kasar Italiya Ba,




Gwamnatin tarayya ta bayyana matukar mamaki da kaduwa bisa saurin binne wasu ‘yan mata 26 ‘yan Najeriya da hukumomi suka yi a kasar Italiya bayan bayyana cewar sun mutu ne a tekun bahar maliya.
Gwamnatin tarayya bata amince da saurin binne ‘yan Najeriya 26 da suka mutu a kasar Italiya ba
Ofishin jakadancin kasar Italiya ya aike da takarda ga babban darekta a hukumar hana safara da fataucin mutane ta kasa,


Julie Okah-Donli, cewar za a binne ‘yan Najeriyar ne ranar 26 ga watan Nuwamba a garin Salerno na kasar Italiya amma sai kawai hukumomi a kasar suka binne ‘yan matan ranar 17 ga watan Nuwamba
Gwamnatin tarayya ta bayyana wa manema labarai cewar tuni ta aike da matsayar da ta dauka ga hukumar kasar Italiya ta ofishin jakadancin kasar dake Najeriya.


A kwanakin baya ne rahotanni suka bayyana cewar wasu ‘yan mata 26 ‘yan Najeriya sun rasa ran su a hanyar su ta ketarawa zuwa kasar Italiya bayan da jirgi ya kife da su a gabar teku daf da wani garin kasar ta Italiya.

Comments

Popular posts from this blog

Babban burinmu a wannan shekara ta 2020

Masana sun ce daga cikin abubuwan da suka sa dan Adam yin galaba a kan sauran halittu shi ne yadda yake iya hada kai. Don mutum shi kadai ba zai iya gwada karfi da zaki ko giwa ba. Amma idan ya hada karfi da sauran ‘yan uwansa babu kalubalen da ba za su iya tinkara ba. Hadin kai kuma ba ya tabbata sai da yarda, kuma yarda sai da mu’amala. Masu hikimar magana sun ce, Allah Ya halicce mu da kunne biyu, ido biyu amma sai ya yi mu da baki daya domin mu kalla, mu kuma saurara fiye da yadda muke magana.  Amma sai ya kasance cewa mun fi son yin magana fiye da saurare. Sau da yawa idan muna tattaunawa da wadansu ba ma mayar da hankali kan abin da ake fadi. Kawai jira muke mutum ya kai aya - idan ba mu katse shi ba kenan, domin mu fadi namu ra’ayin. Ga shi kuma ba mu son jin ra’ayoyin da suka sha bamban da namu. To ina za a samu fahimtar juna har a yi aiki tare?  Babu wanda rayuwarsa iri ɗaya da ta wani, kowa da irin  jarabawar shi,  kowa kuma da irin ta shi f...

LABOUR ROOM GLOBAL INITIATIVES .... PRESS RELEASE ...

Good day Ladies and Gentlemen of the media.                       In the past few days, we were surprised to learn that few among our Foundation members posted online their official statement of resignation from Labour room cabinet. Despite mixed feelings, Let us start by stating the following: 1. We hereby acknowledge your  contributions to the dynamics of the Labour room. Though, letters were served to each and every appointment/portfolio. Its expected that you write to Labour room Leadership about your intentions rather than addressing it to the general public, but nonetheless, its all for good. 2. The leadership of the labour room global initiatives remain focused, as all those that resigned constitute less than 3% of the entire cabinet. 3. We remain committed to d service to humanity 4. Those outsiders that are not acquainted with the processes of the labour room and genesis of the matter should always endeav...

Pakistani Campaigner for the ‘Disappeared’ Himself Goes Missing Four Activists Feared Forcibly Disappeared in Sindh Province

Pakistani Campaigner for the ‘Disappeared’ Himself Goes Missing Four Activists Feared Forcibly Disappeared in Sindh Province Saroop Ijaz It was only last month when Punhal Sario marched from the Pakistani cities of Hyderabad to Karachi to demand the return of fellow activists who had gone “missing,” a Pakistani euphemism for those forcibly disappeared by the state authorities. Now, Sario himself is feared missing . Witnesses say that Sario, a 58-year-old human rights activist and head of the Voice for Missing Persons of Sindh, was abducted from Hyderabad by security forces on August 3. Four days later, men in plainclothes accompanied by police officials abducted three other people – Partab Shivani, a teacher and activist; Naseer Kumbhar, a writer; and Mohammad Umer, a political party worker – from the Tharparkar district of Sindh province. Pakistani authorities deny any involvement, but have produced no information on the men’s whereabouts. In a further show of intimidation of cri...