Skip to main content

Posts

LABOUR ROOM GLOBAL INITIATIVES .... PRESS RELEASE ...

Good day Ladies and Gentlemen of the media.                       In the past few days, we were surprised to learn that few among our Foundation members posted online their official statement of resignation from Labour room cabinet. Despite mixed feelings, Let us start by stating the following: 1. We hereby acknowledge your  contributions to the dynamics of the Labour room. Though, letters were served to each and every appointment/portfolio. Its expected that you write to Labour room Leadership about your intentions rather than addressing it to the general public, but nonetheless, its all for good. 2. The leadership of the labour room global initiatives remain focused, as all those that resigned constitute less than 3% of the entire cabinet. 3. We remain committed to d service to humanity 4. Those outsiders that are not acquainted with the processes of the labour room and genesis of the matter should always endeav...

LABOUR ROOM BLOBAL INITIATIVE KIRA NA MUSAMMAN ZUWA GA MATASA DA 'YAN SIYASA

Duk tarin dukiyarka, ko girman mulkinka ko zamanka basarake, ba zaka taɓa jin daɗin abinda kake taƙama da shi ba, matuƙar al`ummar da kake rayuwa a cikinta ba su zaune lafiya ko da kai ka tsira, kuwa. Shi dama talaka juji ne, duk wani tarin dattin tashin hankali, akansa yake ƙarewa. Da shi ake amfani wajen tashe-tashen hankula, shi ke kisa kuma shi ake kashewa kuma duk masifar da kan biyo baya a kansa ne take sauka. In ko haka ne, haƙiƙa da sake! kenan kowa na matuƙar kaunar zaman lafiya a cikin al'umma, domin sai da zaman lafiya ɗin ne, kowa zai iya morewa, har ya iya rayuwarsa ba tare da shiga tasko ba. A kan haka ne! Ƙungiyar Labour Room Global Initiative haɗin gwiwa da Ƙungiyoyin Jihar Zamfara ke amfani da wannan damar wajan kira ga dukkanin 'yan Siyasa, da ayi siyasa ba tare da gaba ba. Domin in dai har za'a iya zubar da jini a kashe rai a zaɓen fitar da gwani kurrum na jam'iyya ɗaya, to ina ga zaɓen gama-gari da ke tafe? Don haka muna amfani da wannan ...

NotTooYoungToRun--- Kungiyar Matasa masu Fafutikar Ganin Andama Da Matasa A Harkar Siyasa!

Kasancewar Matasa Sune kashin Bayan ci gaban kowace Al'umma a Duniya, hakan yasa wani bangare daga cikin Matasan Sunka himmatu domin ganin Andama Da Matasa a harkan Siyasa. Matasan Jihar Zamfara, Suma sunbi sauran ayarin Takwarorinsu,  na sassan Kasar nan Da Zimmar gangamin ganin Anrage Tsadar Ticket na 'yan ta karkari domin Matashi Ya samu, halin shiga Shima Adama Da Shi a cikin Harkar Siyasa. Hakika jihar Zamfara, itama Allah Ya hore mata hazikan Matasa masu burin ganin Zamfara ta farfado a cikin Doguwar sumar Da dake Ciki,  Na rashin samun kyakkyawan Shugabanci.  Da wannan muke Kira  da Roko ga Gwamnatin jihar Zamfara, da ta Dubi wannan yunkuri na Matasa, domin Bamu Damar shigowa mu Matasa a harkan Siyasa Don Ci gaban jihar Zamfara da Kasa Baki daya. Rahoto Daga Mai Apple Gusau 

Arewa Youth Mobilization Initiative Nigeria ​AYMi NiG​

  Takardar daga taron bauchi         Assalamu alaikum...    Wannan kungiya mai suna a sama na sanadar dukkanin daukacin ya'yanta musaman masu shirin halartar National Congress wanda kungiyar tayi niyyar gabatarwa a garin a ranar asabar 7/July/2018...   Daga taron ya taso ne bisaga wani tseko na shire shire da ba'akara sa ba...   Daga taron ba yana nufin fasa taron ba ...    Za'agatar da taron a ranakun 27 da 28 a cikin wannan watan na July insha Allahu...     Zamu bukaci jihar bauchi ta kara shire shiren ta akan wanda tayi daga yau zuwa 14 ga watan July domin sanar da al umma domin sauran mahalarta taron su cigaba da shiri tare da samun natsuwa da gamsuwa mai kyau ( Program of events ) na dukkanin ranakun...     Uwar kungiya ta kasa tana bayar da hakuri na daga taron wanda hakan bazaiyi ma wasu dadi ba wannan kada yasa suyi kasa a gwiwa akan tafiyar zata kasance a ranar da aka sata... Sanarwa...........

SHEKARU UKKU CIF-CIF DA DAWOWAR MULKIN NAJERIYA A HANNUN JAM'IYYAR APC MAI ALAMAR TSINTSIYA!

Daga; Nura Muhammad Mai Apple, Gusau Jam'iyyar Apc Mai Alamar tsintsiya Tasamu 'dare madafun Ikon Najeriya a Shekaru Ukku da sunka gabata, wani yunkuri na son Kawo sauyi Mai ma'ana ga Al'ummar Kasa. Jam'iyyun Siyasa Ukku ne sunkayi hadin gwiwa wajan hambarar da mulkin PDP Jam'iyyun dai sune ANPP CPC ACN Wanda a Nata ganin Jam'iyyar Apc  Tana kallon munkin PDP Mai Cike Da Zalunci da Danniya. Inda APC Ta lashi takobin Kwace mulkin a hannun Jam'iyyar PDP Mai Alamar Lema, kuma a karshe wannan yunkuri ya samu gagarumar Nasara. Shin Yaya kuke Kallon Kamun Ludayin Jam'iyyar  APC Shekaru Ukku zuwa yau? Shin Ko kwalliya Ta Fara biyan kudin Sabulu Kuwa? Wane Ci gaba zamu iya cewa Mulkin APC ya Samar? Kuma Wane koma baya za'a iya cewa Ansamu a cikin mulkin Jam'iyyar APC kawowa yau, matakin Kasa Dama Jihohi?

ANALYST FOUNDATION Page facebook Yi sauri kayi like yanzu Domin cin Gajiyar wannan gagarumin shirin Na Musamman Wanda Wannan Kungiyar Ta shirya Albarkacin falalar watan azumin Ramadan. Wannan wani gagarumin cigaba ne ga Tafiyar Hon Anas Hamisu Lawal (Jarumin Gusau) muna matukar bukatar garzayawarku domin cin wannan Gajiyar, Kyaututuka masu kayatarwa an Samar ne domin ku masoyan Hon Anas Hamisu Lawal (Jarumin Gusau) Don anfanarku, Muna jiranku a cikin wannan Dandalin, Fatan Alkhairi, JARUMIN GUSAU ALKHAIRI NE 2019 RAMADAN MUKARRAM

Daga; Nura Mai Apple Page facebook Yi sauri kayi like yanzu Domin cin Gajiyar wannan gagarumin shirin Na Musamman Wanda Wannan Kungiyar Ta shirya Albarkacin falalar watan azumin Ramadan. Wannan wani gagarumin cigaba  ne ga Tafiyar Hon Anas Hamisu Lawal (Jarumin Gusau) muna matukar bukatar garzayawarku domin cin wannan Gajiyar, Kyaututuka masu kayatarwa an Samar ne domin ku masoyan Hon Anas Hamisu Lawal (Jarumin Gusau) Don anfanarku, Muna jiranku a cikin wannan Dandalin, Fatan Alkhairi, JARUMIN GUSAU ALKHAIRI NE 2019 RAMADAN MUKARRAM Daga Nura Mai Apple Page facebook Yi sauri kayi like yanzu Domin cin Gajiyar wannan gagarumin shirin Na Musamman Wanda Wannan Kungiyar Ta shirya Albarkacin falalar watan azumin Ramadan. Wannan wani gagarumin cigaba  ne ga Tafiyar Hon Anas Hamisu Lawal (Jarumin Gusau) muna matukar bukatar garzayawarku domin cin wannan Gajiyar, Kyaututuka masu kayatarwa an Samar ne domin ku masoyan Hon Anas Hamisu Lawal (Jarumin Gusau) Don ...

MEYASA LIKITOCIN NAjERIYA SUKE GUDUWA ZUWA BURTANIYYA?

Daga; Nura Muhammad Mai Apple, Gusau Ana fama da karancin kwararrun likitoci a Najeriya Adadin likitocin Najeriya da ke rijistar aiki a Birtaniya ya rubanya cikin shekarar da ta gabata, in ji wani rahoto da kungiyar binciken kwakwaf ta Africa Check ta yi. Kimanin likitocin Najeriya 12 ne ke rattaba hannu kan yarjejeniyar aiki a Ingila a ko wane mako, in ji binciken. Yawan likitocin da suka yi karatu a Najeriya kuma suna son aiki a Birtaniya ya karu da kashi 10 cikin 100 cikin shekarar da ta gabata. Wannan ya rubanya adadin likitocin da ke son yin hakan a shekarar da ta gabata. Cikin shekara biyar kafin shekarar 2016, kimanin likitocin Najeriya 200 ne ke rijistar aiki da hukumar kula da aikin kiwon lafiya ta Birtaniya a kowace shekara. Amma a bara adadin likitocin Najeriyar da suka yi rijistar aiki a Birtaniyar ya kai 439. ‘Yan Najeriya kamar wanda ke kwance a wannan hoton na fita kasashen waje irin su Indiya saboda rashin ingantaccen tsarin kiwon lafiya a k...