Skip to main content

WASU DAGA CIKIN 'YA'YAN KUNGIYAR KWADAGO A JIHAR ZAMFARA SUN TADA JIJIYOYIN WUYA AKAN RABON ABINCI!






Wasu mutane idon har aka zo wajen fannin abinci, sunfi kowa wuyar lamari, shidai abinci abu ne wanda akeyi domin ci a daina jin yunwa, kuma abinci yana da ka'idadden lokaci wanda idon har lokacin ya wuce  ba'ayi amfani da shi ba, zai iya lalacewa, musamman abinda ya shafi dafaffar Shinkafa haka tuwo kowane iri ne, haka Alala ko danwake da dai sauran dangogin irin abincinmu na gargajiya.

Wani abun mamaki da ban haushi da takaici wanda ya faru a yau wajen gagarumin taron kungiyar kwadago, wanda ake gabatarwa duk shekara-shekara, a al'ada ansaba karrama dukkanin wanda aka bashi goron gayyata kuma ya karba gayyatar ya samu halartar wajen da abinci da abin sha, domin rage gajiyar da aka kwasa wajen rangadin. kuma kungiyar ita take daukar nauyin abinci ga al'umma.

Wasu daga cikin wadanda aka a zawa nauyin rarraba abincin ga al'umma, sun wulakanta mutane yadda ransu yake so, yayinda sunka yi amfani da damar wajen baiwa wanda ransu yake so. Kungiyar muryar talaka ta Kasa Reshen Jihar Zamfara tana daya daga Cikin kungiyoyin da aka baiwa goron gayyata kuma ta samu halartar wurin, sannan wadannan bayin Allah  sun kalli 'ya'yan kungiyar da jajayen idonu! inda karshe dai basu karbi komai daga wajenba.

Muna kira da babbar Muryar ga kwamitin da ake daurawa alhakin wannan bangare da suji tsoron Allah su kyautata aikinsu kasancewar Kungiyoyi ba abin walakantawa bane, musamman Kungiyar Muryar Talaka wanda duk Najeriya ko ina ana alfahari da ita. kasancewarta kungiyar Talakawa zallah, har masu hannu da shuni suna amfana da ita.

Allah ya kyauta!

Comments

Post a Comment

Popular posts from this blog

Babban burinmu a wannan shekara ta 2020

Masana sun ce daga cikin abubuwan da suka sa dan Adam yin galaba a kan sauran halittu shi ne yadda yake iya hada kai. Don mutum shi kadai ba zai iya gwada karfi da zaki ko giwa ba. Amma idan ya hada karfi da sauran ‘yan uwansa babu kalubalen da ba za su iya tinkara ba. Hadin kai kuma ba ya tabbata sai da yarda, kuma yarda sai da mu’amala. Masu hikimar magana sun ce, Allah Ya halicce mu da kunne biyu, ido biyu amma sai ya yi mu da baki daya domin mu kalla, mu kuma saurara fiye da yadda muke magana.  Amma sai ya kasance cewa mun fi son yin magana fiye da saurare. Sau da yawa idan muna tattaunawa da wadansu ba ma mayar da hankali kan abin da ake fadi. Kawai jira muke mutum ya kai aya - idan ba mu katse shi ba kenan, domin mu fadi namu ra’ayin. Ga shi kuma ba mu son jin ra’ayoyin da suka sha bamban da namu. To ina za a samu fahimtar juna har a yi aiki tare?  Babu wanda rayuwarsa iri ɗaya da ta wani, kowa da irin  jarabawar shi,  kowa kuma da irin ta shi f...

Pakistani Campaigner for the ‘Disappeared’ Himself Goes Missing Four Activists Feared Forcibly Disappeared in Sindh Province

Pakistani Campaigner for the ‘Disappeared’ Himself Goes Missing Four Activists Feared Forcibly Disappeared in Sindh Province Saroop Ijaz It was only last month when Punhal Sario marched from the Pakistani cities of Hyderabad to Karachi to demand the return of fellow activists who had gone “missing,” a Pakistani euphemism for those forcibly disappeared by the state authorities. Now, Sario himself is feared missing . Witnesses say that Sario, a 58-year-old human rights activist and head of the Voice for Missing Persons of Sindh, was abducted from Hyderabad by security forces on August 3. Four days later, men in plainclothes accompanied by police officials abducted three other people – Partab Shivani, a teacher and activist; Naseer Kumbhar, a writer; and Mohammad Umer, a political party worker – from the Tharparkar district of Sindh province. Pakistani authorities deny any involvement, but have produced no information on the men’s whereabouts. In a further show of intimidation of cri...

Coronavirus; Me kuke so ku sani kan matakan kariya daga cutar Covid19

Wadan ne abubuwa ne kuke so ku sani, sannan wadanne matakan kariya kuke so ku sani kan wannan cuta  Ya  gwamnatin Najeriya ta hana mutane baki shiga da fita a kasar nan sannan gwamnati ta fara gudanar da bincike domin gano ko akwai mutanen da suka kamu da cutar a dalilin yin mu’amula da dan kasar Italy a jihohin Legas da Ondo. Daga nan hukumar hana yaduwar cututtuka ta yi kira ga mutane da su kiyaye hanyoyin samun kariya daga kamuwa da cutar da hukumar ta bada. HANYOYIN SAMUN KARIYA DAGA CUTAR: 1. Yawaita wanke hannu da ruwa da sabullu ko kuma da man tsaftace hannu ‘Hand Sanitizer’ idan babu ruwa. 2. A rika tsaftace muhalli. 3. Idan za a yi tari ko kuma atishawa a yi amfani da tsumma domin kare baki da hanci. 4. A guji yawan kusantan mai fama da mura ko kuma alamomin cutar. 5. Wurarren aiki su tabbatar sun ajiye ruwa da sabullu domin ma’aikata su rika wannke hannu ko kuma a ajiye man tsaftace hannu. 6. A guji shan magani ba tare da izinin likita ba. ...