Skip to main content

Jam’Iyyun APC Da PDP Sun Yi Na’am Da Tsayawa Takarar Shugaba Buhari A Zaben 2019 – Rochas Okorocha



Yayin ganawa da kungiyar matasan dimokuradiya a ranar Talatar da ta gabata a fadar gwamnatin jihar dake birnin Owerri, Okorocha ya bayyana cewa, in banda biyu ko uku, dukkanin gwamnoni na jam’iyyu biyun suna goyon bayan sake tsayawa takara na shugaba Buhari a zaben 2019.

A wata sanarwa ta Okorocha da sanadin sakataren gwamnatin jihar mai hurda da manema labarai, Sam Onwuemedo ya bayyana cewa, Ina da cikakken yakini akan shugaba Buhari kuma na zamtowar shi gwarzo wanda zai juyar da akalar shugabancin kasar nan, duba da tarihin da ta tara.

“Babu mutum mafi dacewa da shugabancin Najeriya irin Buhari. Babu lallai a shekarar 2023 ko 2027 ya zamto mafi dacewa, amma a halin da Najeriya take ciki shine kan gaba wajen dacen shugabancin ta.”

Rochas Okorocha tare da Shugaba Buhari
“Yakar cin hanci da rashawa ba karamin aiki bane wanda sai irinsu Buhari ne kadai zasu jure. Tsare-tsaren sa ya sanadin kawo karshen ta’addanci a yankin Arewa maso Gabas, wanda shi kan shi wata jarumta ce ta dab

“Najeriya ta fito daga matsin tattalin arziki cikin kankanin lokaci wanda hakan ya shiga tarihin duniya, kuma duk wannan shi yake nuna irin nagartar shugaba Buhari. Sakamakon haka ne ya sanya na ajiye muradin shugabancin kasar nan saboda na mara masa baya.”

Yayin mayar da martani ga jawaban Okorocha, Sakataren jam’iyyar PDP na kasa Prince Dayo Adeyeye ya bayyana cewa, “gwamnonin mu ba su wata alaka da tsare-tsaren tsayawa takara na shugaba Buhari. Mun riga da mun shafawa Rochas fenti na karairai, saboda haka kar wanda ya dauke shi da muhimmanci.”

Comments

Popular posts from this blog

Babban burinmu a wannan shekara ta 2020

Masana sun ce daga cikin abubuwan da suka sa dan Adam yin galaba a kan sauran halittu shi ne yadda yake iya hada kai. Don mutum shi kadai ba zai iya gwada karfi da zaki ko giwa ba. Amma idan ya hada karfi da sauran ‘yan uwansa babu kalubalen da ba za su iya tinkara ba. Hadin kai kuma ba ya tabbata sai da yarda, kuma yarda sai da mu’amala. Masu hikimar magana sun ce, Allah Ya halicce mu da kunne biyu, ido biyu amma sai ya yi mu da baki daya domin mu kalla, mu kuma saurara fiye da yadda muke magana.  Amma sai ya kasance cewa mun fi son yin magana fiye da saurare. Sau da yawa idan muna tattaunawa da wadansu ba ma mayar da hankali kan abin da ake fadi. Kawai jira muke mutum ya kai aya - idan ba mu katse shi ba kenan, domin mu fadi namu ra’ayin. Ga shi kuma ba mu son jin ra’ayoyin da suka sha bamban da namu. To ina za a samu fahimtar juna har a yi aiki tare?  Babu wanda rayuwarsa iri ɗaya da ta wani, kowa da irin  jarabawar shi,  kowa kuma da irin ta shi f...

LABOUR ROOM GLOBAL INITIATIVES .... PRESS RELEASE ...

Good day Ladies and Gentlemen of the media.                       In the past few days, we were surprised to learn that few among our Foundation members posted online their official statement of resignation from Labour room cabinet. Despite mixed feelings, Let us start by stating the following: 1. We hereby acknowledge your  contributions to the dynamics of the Labour room. Though, letters were served to each and every appointment/portfolio. Its expected that you write to Labour room Leadership about your intentions rather than addressing it to the general public, but nonetheless, its all for good. 2. The leadership of the labour room global initiatives remain focused, as all those that resigned constitute less than 3% of the entire cabinet. 3. We remain committed to d service to humanity 4. Those outsiders that are not acquainted with the processes of the labour room and genesis of the matter should always endeav...

Pakistani Campaigner for the ‘Disappeared’ Himself Goes Missing Four Activists Feared Forcibly Disappeared in Sindh Province

Pakistani Campaigner for the ‘Disappeared’ Himself Goes Missing Four Activists Feared Forcibly Disappeared in Sindh Province Saroop Ijaz It was only last month when Punhal Sario marched from the Pakistani cities of Hyderabad to Karachi to demand the return of fellow activists who had gone “missing,” a Pakistani euphemism for those forcibly disappeared by the state authorities. Now, Sario himself is feared missing . Witnesses say that Sario, a 58-year-old human rights activist and head of the Voice for Missing Persons of Sindh, was abducted from Hyderabad by security forces on August 3. Four days later, men in plainclothes accompanied by police officials abducted three other people – Partab Shivani, a teacher and activist; Naseer Kumbhar, a writer; and Mohammad Umer, a political party worker – from the Tharparkar district of Sindh province. Pakistani authorities deny any involvement, but have produced no information on the men’s whereabouts. In a further show of intimidation of cri...