Skip to main content

A CIGABA DA TARON WAYAR DA KAN AL'UMMA DA KUNGIYAR MATASAN ZMF TA TSAKIYA KE GUDANARWA A SASSA DABAN DABAN NA YANKIN ZMF TA TSAKIYA


____________________________________

Kungiyar ta gana da alummar yankin mayanchi dake karamar mulki ta maru, Wanda taron ya gudana a fadar  uban kasar mayanchi .

Shugaban kungiyar Rufai bala ub ya bayyana Masu ayukkan kungiyar tareda bayyana Masu cewa Yana daga cikin manufofin wannan kungiyar Samar da shugabanci na gari.

A nashi jawabin comrade Nura bello Dan kishin kasa ya bayyana cewa matasa sune wadanda ke taimakawa wajen kawo cigaba Mai dorewa.

Darektan walwala da jin dadi ya bayyana cewa yanzu lokaci Yayi da yakamata abaiwa zamfara ta tsakiya damar rike kujerar gwamna laakari da yadda wannan yankin ya jajirce wajen taimakawa sauran yankuna, kuma ya zayyano dukkanin Masu neman kujerar gwamna daga wannan yanki.

Wani  daga cikin mahalarta taron ya nemi kungiyar matasan zamfara ta tsakiya akan tayi Kira ga hukumar INEC akan ta Kara fadada wuraren karbar Katin zabe, Sakataren uban kasar mayanchi Yayi tambaya akan yadda ake shiga wannan kungiyar.

Shi kuma wani Yayi Kira ga shuwagabannin kungiyar akan su taimaka wajen bayyana ma Masu rike da madafun iko akan matsalolin su, Kama daga hanyar su wadda ba tafi tsawon kilomita daya ba, sai bukatar bore hole da kuma gyaran masallacin jumaa dake ardo,  da kuma gyaran dakunan kwana na makarantar almajirai Mai sama da dalibbai dubu biyu,sai bukatar su ta fadada makabartar mayanchi da kuma bukatar wajen ba haya na almajirai sama da 2000.

wani abin mamaki shine wani gari Mai suna garagin Gobirawa, mazauna garin sun tabbatar muna cewa basu taba amfana da komai ba tun daga  1999 Har zuwa yanzu.

Da yake maida jawabi Sakataren kungiyar Ya amsa Masu da cewa inshaallahu zasu Mika dukkanin kokensu a wuraren da suka dace .
 
Daga karshe uban kasar Ya nuna farin cikin sa akan wannan taro tareda nasiha ga 'ya'yan wannan kungiyar akan su cigaba da zama tsinstiya madaurin ki daya Wanda da  hakan ne za'a samu dukkanin abinda ake nema.

VIA ANNUR AHMED MAGAZU P,R,O,2 MATASAN ZMF TA TSAKIYA

Comments

Popular posts from this blog

Babban burinmu a wannan shekara ta 2020

Masana sun ce daga cikin abubuwan da suka sa dan Adam yin galaba a kan sauran halittu shi ne yadda yake iya hada kai. Don mutum shi kadai ba zai iya gwada karfi da zaki ko giwa ba. Amma idan ya hada karfi da sauran ‘yan uwansa babu kalubalen da ba za su iya tinkara ba. Hadin kai kuma ba ya tabbata sai da yarda, kuma yarda sai da mu’amala. Masu hikimar magana sun ce, Allah Ya halicce mu da kunne biyu, ido biyu amma sai ya yi mu da baki daya domin mu kalla, mu kuma saurara fiye da yadda muke magana.  Amma sai ya kasance cewa mun fi son yin magana fiye da saurare. Sau da yawa idan muna tattaunawa da wadansu ba ma mayar da hankali kan abin da ake fadi. Kawai jira muke mutum ya kai aya - idan ba mu katse shi ba kenan, domin mu fadi namu ra’ayin. Ga shi kuma ba mu son jin ra’ayoyin da suka sha bamban da namu. To ina za a samu fahimtar juna har a yi aiki tare?  Babu wanda rayuwarsa iri ɗaya da ta wani, kowa da irin  jarabawar shi,  kowa kuma da irin ta shi f...

LABOUR ROOM GLOBAL INITIATIVES .... PRESS RELEASE ...

Good day Ladies and Gentlemen of the media.                       In the past few days, we were surprised to learn that few among our Foundation members posted online their official statement of resignation from Labour room cabinet. Despite mixed feelings, Let us start by stating the following: 1. We hereby acknowledge your  contributions to the dynamics of the Labour room. Though, letters were served to each and every appointment/portfolio. Its expected that you write to Labour room Leadership about your intentions rather than addressing it to the general public, but nonetheless, its all for good. 2. The leadership of the labour room global initiatives remain focused, as all those that resigned constitute less than 3% of the entire cabinet. 3. We remain committed to d service to humanity 4. Those outsiders that are not acquainted with the processes of the labour room and genesis of the matter should always endeav...

Pakistani Campaigner for the ‘Disappeared’ Himself Goes Missing Four Activists Feared Forcibly Disappeared in Sindh Province

Pakistani Campaigner for the ‘Disappeared’ Himself Goes Missing Four Activists Feared Forcibly Disappeared in Sindh Province Saroop Ijaz It was only last month when Punhal Sario marched from the Pakistani cities of Hyderabad to Karachi to demand the return of fellow activists who had gone “missing,” a Pakistani euphemism for those forcibly disappeared by the state authorities. Now, Sario himself is feared missing . Witnesses say that Sario, a 58-year-old human rights activist and head of the Voice for Missing Persons of Sindh, was abducted from Hyderabad by security forces on August 3. Four days later, men in plainclothes accompanied by police officials abducted three other people – Partab Shivani, a teacher and activist; Naseer Kumbhar, a writer; and Mohammad Umer, a political party worker – from the Tharparkar district of Sindh province. Pakistani authorities deny any involvement, but have produced no information on the men’s whereabouts. In a further show of intimidation of cri...