Skip to main content

Babachir Da Oke Zasu Fuskanci Tuhuma Daga Hukumomin Yaki Da Rashawa.

Babachir Da Oke Zasu Fuskanci Tuhuma Daga Hukumomin Yaki Da Rashawa.


Abinda na fahimta dangane da lamarin Babachir da Oke shine, yanzu bangaren fadar shugaban kasa sun kammala nasu binciken sannan kuma sakamakon binciken ya kawo karshen cin taliyar Babachir da Oke a gwamnatin shugaba Buhari.

Yanzu kuma abun zai sauya salo, domin hukumomin yaki da rashawa EFCC ko ICPC su zasu kaddamarda tuhume tuhume akan Babachir da Oke.

Wannan ya nuna mana cewar gwamnatin shugaba Buhari tana bin doka da kuma bin matakai daki daki cikin nitsuwa, domin kaucewa cutarda wanda bashi da laifi. A lokuta da dama wasu nayiwa gwamnati mummunar fahimta akan yadda take gudanarda ayyukanta, yayinda suke ganin cewar ana tafiyar hawainiya wajen daukar mataki ko yin hukunci.

Abunda mutane basu ankara da shi ba shine, daukar mataki ko yin hukunci cikin gaggawa abune wanda zai iya sa a zalunci wanda yake da gaskiya. Amma idan anbi komi bisa doka da kuma nitsuwa, sai kaga a karshe an sami kyakkyawar sakamako wacce zata zakulo mai gaskiya ta bashi gaskiyar shi.

Mun amice Baba ka cigaba da bin abubuwa bisa doka da kuma tsaurara bincike kafun hukunci.

Comments

Popular posts from this blog

Babban burinmu a wannan shekara ta 2020

Masana sun ce daga cikin abubuwan da suka sa dan Adam yin galaba a kan sauran halittu shi ne yadda yake iya hada kai. Don mutum shi kadai ba zai iya gwada karfi da zaki ko giwa ba. Amma idan ya hada karfi da sauran ‘yan uwansa babu kalubalen da ba za su iya tinkara ba. Hadin kai kuma ba ya tabbata sai da yarda, kuma yarda sai da mu’amala. Masu hikimar magana sun ce, Allah Ya halicce mu da kunne biyu, ido biyu amma sai ya yi mu da baki daya domin mu kalla, mu kuma saurara fiye da yadda muke magana.  Amma sai ya kasance cewa mun fi son yin magana fiye da saurare. Sau da yawa idan muna tattaunawa da wadansu ba ma mayar da hankali kan abin da ake fadi. Kawai jira muke mutum ya kai aya - idan ba mu katse shi ba kenan, domin mu fadi namu ra’ayin. Ga shi kuma ba mu son jin ra’ayoyin da suka sha bamban da namu. To ina za a samu fahimtar juna har a yi aiki tare?  Babu wanda rayuwarsa iri ɗaya da ta wani, kowa da irin  jarabawar shi,  kowa kuma da irin ta shi f...

LABOUR ROOM GLOBAL INITIATIVES .... PRESS RELEASE ...

Good day Ladies and Gentlemen of the media.                       In the past few days, we were surprised to learn that few among our Foundation members posted online their official statement of resignation from Labour room cabinet. Despite mixed feelings, Let us start by stating the following: 1. We hereby acknowledge your  contributions to the dynamics of the Labour room. Though, letters were served to each and every appointment/portfolio. Its expected that you write to Labour room Leadership about your intentions rather than addressing it to the general public, but nonetheless, its all for good. 2. The leadership of the labour room global initiatives remain focused, as all those that resigned constitute less than 3% of the entire cabinet. 3. We remain committed to d service to humanity 4. Those outsiders that are not acquainted with the processes of the labour room and genesis of the matter should always endeav...

Pakistani Campaigner for the ‘Disappeared’ Himself Goes Missing Four Activists Feared Forcibly Disappeared in Sindh Province

Pakistani Campaigner for the ‘Disappeared’ Himself Goes Missing Four Activists Feared Forcibly Disappeared in Sindh Province Saroop Ijaz It was only last month when Punhal Sario marched from the Pakistani cities of Hyderabad to Karachi to demand the return of fellow activists who had gone “missing,” a Pakistani euphemism for those forcibly disappeared by the state authorities. Now, Sario himself is feared missing . Witnesses say that Sario, a 58-year-old human rights activist and head of the Voice for Missing Persons of Sindh, was abducted from Hyderabad by security forces on August 3. Four days later, men in plainclothes accompanied by police officials abducted three other people – Partab Shivani, a teacher and activist; Naseer Kumbhar, a writer; and Mohammad Umer, a political party worker – from the Tharparkar district of Sindh province. Pakistani authorities deny any involvement, but have produced no information on the men’s whereabouts. In a further show of intimidation of cri...